Zaben Najeriya
Hakeem Baba-Ahmed ya shawarci Peter Obi da Rabi'u Kwankwaso su janye daga takara a 2027, ya ce su da Tinubu da Atiku su bar wa matasa jagorancin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya ce matsalolin tattalin arziki sun kusan sa ya daina karanta jaridu; amma yanzu an fara ganin alfanun matakan da ya dauka kan tattalin arziki.
Kungiyar TNN ta nuna damuwa kan jiniirin da ta samu daga hukumar INCE tun da ta miƙa bukatar yi mata rijistar zama jam'iyyar, ta ce akwai hannun ƴan APC.
Tsohon sakataren gwamnati, Babachir Lawal ya ce Shugaba Bola Tinubu na cikin ruɗani saboda haɗakar adawa da Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai ke jagoranta.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya fadi tasirin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ke da shi ga APC da kuma amfanin da zai yi a 2027.
Kungiyar ta Afenifere ta yi magana kan zaben 2027 inda ta bayyana goyon bayanta ga shugaban kasa, Bola Tinubu ya kammala shekaru takwas a mulkin kasa.
Wata majiya ta ce Atiku Abubakar da Peter Obi na shirin hada kai domin kawar da gwamnatin Bola Tinubu a zaben 2027, bayan sun gane cewa hadin guiwa ce mafita.
Nasir El-Rufai ya kai ziyara Kudu maso Gabas, ya yabawa shugabannin SDP, inda ya ce jam’iyyar za ta zama babbar abokiyar hamayya a siyasa a zaɓen 2027.
Wasu daga cikin manyan abokan tafiyar siyasar Atiku Abubakar sun fara juya masa baya tun kafin zaben 2023, kuma an ci gaba da samun masu barin PDP.
Zaben Najeriya
Samu kari