Zaben Najeriya
Hukumar zabe ta INEC ta fitar da adadin mutanen da suka yi rajista a shirin mallakar katin zabe. Borno ta zamo ta daya yayin da Kano da Kaduna suke bayan Osun.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, Yemi Osibanjo, Farfesa Attahiru Jega da wasu manyan kasa za su hada taro kan kawo sauyi a zaben Najeriya na 2027.
A labarin nan, za a ji cewa masoya bayan Peter Obi sun zargi ADC da saba alkawari a kan tsarin mulkin karba karba da aka amince da shi don ci gaban jam'iyya.
Kundin tsarin mulkin Najeriya ya bayyana matakan da ake bi wajen nada shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC. Shugaban kasa zai zabi wanda za a nada zuwa majalisa.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya amince da tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin Tinubu.
Shugaban NNPP, Ajuji Ahmed, ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso ba zai sauya sheka zuwa APC ba, sai dai idan akwai tabbacin NNPP za ta samu wani tagomashi a kasar.
Jam’iyyar ADC ta soki gwamnatin APC kan zargin shirin Shugaba Bola Tinubu na tsawaita mulkinsa, tana mai cewa wa’adinsa na kundin tsarin mulki zai kare a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa 'ya'yan tsohuwar jam'iyyar CPC sun bayyana rabuwar kawunansu a kan wanda ya fi cancanta su mara wa baya a kan babban zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki da sauran 'yan adawa a Najeriya sun fadi wanda suke so ya zama sabon shugaban INEC a Najeriya. PDP da ADC sun bukaci mai gaskiya.
Zaben Najeriya
Samu kari