Zaben Najeriya
Kenneth Okonkwo ya ce dole ne jam’iyyun adawa su kafa kawance domin kayar da Tinubu a 2027. Ya ƙara da cewa, APC za ta fuskanci kalubale nan ba da jimawa ba.
Dr. Jibril Mustapha ya bukaci Jonathan da ya tsaya takarar shugaban kasa a 2027, yana mai cewa Najeriya na bukatar shugaba mai kishin kasa da hadin kai.
Chief Olabode George ya tabbatar da cewa Najeriya ba za ta zama ƙasa mai tsarin jam’iyya ɗaya ba, yana mai fatan PDP za ta farfaɗo bayan taron NEC.
Bayan komawa APC a Najeriya, Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya yi alkawarin kawowa Bola Tinubu kuri'u miliyan 1.4 a zaben shekarar 2027.
Ɗan majalisar wakilai, Ikenga Ugochinyere ya hango matsaloli a PDP inda ya gwamnoni biyu da ‘yan majalisa 40 na shirin ficewa daga PDP saboda rikice-rikice.
NNPP ta yi magana kan zaben 2027 inda mai magana da yawunta, Ladipo Johnson, ya ce suna nazarin yiwuwar ci gaba da zama a NNPP ko kuma shiga kawance da Atiku.
Yayin da ake zargin wasu gwamnonin PDP na shirin komawa APC, wata kungiya a jihar Osun ta shawarci Gwamna Ademola Adeleke ya goyi bayan Bola Tinubu a 2027.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Rabaran Elijah Ayodele ya yi magana kan zaben 2027 inda ya yi hasashen cewa gwamnoni hudu na PDP za su mara wa APC baya.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana matsayin Arewa a zaben 2027, yana cewa za a goyon bayan Bola Ahmed Tinubu ya sake neman takara a nan gaba.
Zaben Najeriya
Samu kari