Zaben Najeriya
Ana ta shirye-shiryen zaɓen 2027, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Bola Tinubu game da shirin tsohon gwamna, Nasir El-Rufai inda ya ce yana shiri mai karfi.
A sabon littafinsa, Sule Lamido ya ci gyaran Janar Ibrahim Babangida. Za a ji kuma tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya roƙi Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon Sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya soki gwamnatin Tinubu, ya ce ’yan CPC na gaskiya ba za su yi shiru ba yayin da talakawa ke wahala a Najeriya.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya gana da sarakunan Kudu Maso Kudu a Benin. Gwamnan ya roki sarakunan su goyi bayan tazarcen Bola Tinubu a 2027.
Bayan kotu ta kama Farfesa Peter Oghan da laifin murde zabe, har yanzu yana yawo a gari ba tare da zaman kurkukun shekaru uku da aka yanke masa ba.
Za ku ji cewa Hakeem Baba-Ahmed ya ce ‘yan siyasa na yanzu na nemawa kansu mafita ne kawai,kuma talaka ya gaji, saboda haka zai nemi ‘yancinsa a zaben 2027.
An gabatar da kudirin karba-karba na shugaban kasa da mataimakinsa a yankuna shida na inda majalisar ta ƙi amincewa da kudurin dokar sauya kundin tsarin mulki.
Shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya fuskanci suka kan kalamansa game da tsarin jam’iyya ɗaya; NNPP da kungiyoyin farar hula sun yi watsi da ra’ayin.
Shahararren Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya yi tsokaci mai zafi kan zaben 2027, inda ya ce zaɓen Peter Obi ko Atiku Abubakar hatsari ne matuƙa.
Zaben Najeriya
Samu kari