Jihar Ekiti
Kayode Fayemi ya sa ran zama ministan harkokin kasar waje ne, amma sai ga shi ba hakan ta faru ba, ya ce kiris ya rage ya ajiyewa Muhammadu Buhari kujerarsa.
Cif Sanya Atofarati ya kafa tarihi a kundin bajinta na Guinness bayan shafe awanni 120 ya na kallon talabijin a jihar Ekiti a yau wanda ya fara tun ranar Laraba.
Gwamnatin jihar Ekiti ta ayyana zamam makokin kwanaki 3 da sauke tutoci zuwa ɗabi domin nuna alhini da girmama marigayi tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu.
'Yan fashi da makami sun dira kan wasu bankuna biyu a Ikere Ekiti, jihar Ekiti, kuma ana hasashen mutum uku ne suka rasa rayukansu a wanna farmakin.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji, ya naɗa sabbin manyan masu taimaka masa da ƙananan hadimin da masu ba shi shawara ta musamman 162 a gwamnatinsa.
Magoya bayan Segun Oni na SDP, tsohon gwamnan jihar Ekiti sun yi fatai da jam'iyyar, sun sake komawa babbar jam'iyyar adawa watau PDP ranar Litinin.
Sakamakon zaben kananan hukumomin da aka yi a jihar Ekiti ranar Asabar ya nuna APC ta lashe dukkan kujerun ciyamomo 38 da kansiloli 177 da ke faɗin jihar.
Rundunar yan sanda ta kama wani tsohon boka da ya zama Fasto mai suna Abiodun Sunday, bisa zarginsa da kashe matarsa, Tosin Oluwadare a jihar Ekiti.
Sanata Musiliu Obanikoro ya ce sun damkawa Ayo Fayose Naira Biliyan 1.2 daf da zaben Ekiti. Ranar 27 ga watan Fubrairu za a cigaba da sauraron karar a kotu.
Jihar Ekiti
Samu kari