Matsin tattalin arziki
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa a farkn shekarar 2024, an samu habakar tattalin arziki irinsa mafi girma a cikin shekaru shida. Minista Wale Edun ne ya fadi haka.
Mawallafin jaridar Ovation, Mista Dele Momodu ya dora alhakin fita zanga zanga da jama'ar Najeriya ke shirin yi a kan gazawar shugaban kaa, Bola Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce marasa kishin ƙasa ne ke rura wutar shirya wannan zanga-zangar da za a yi, ya ce duka suna da fasfon zama a ƙetare.
Rundunar 'yan sanda ta tura jami'anta akalla 4,200 birnin Tarayya Abuja domin dakile miyagu da za su shiga zanga-zanga da matasa ke shirin yi a Najeriya.
Kungiyar 'yan kasuwa ta kasa (TUC) ta bayyana cewa ba ta kira kowa ya fito zanga-zanga ba, amma dokar kasa ta bawa kowa damar ya fito ya yi zanga-zangar lumana.
Shugaba Bola Tinubu ya ce tattalin arzikin kasar na kan hanyar farfadowa, ya kuma tabbatar wa ‘yan kasar cewa gwamnatinsa za ta kara yin kokarin biyan bukatunsu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya saka labule da malaman addinin Musulunci na bangaren Izala da Darika. An tattauna batutuwan da suka shafi zanga-zanga da tattali.
Jami'an hukumar DSS sun kai samame babbar kasuwar jihar Katsina inda suka kwato buhuna 2,000 na shinkafar tallafi da Shugaba Bola Tinubu ya tura jihar a ba talakawa.
Shugaba Tinubu ya bayyana cewa ya taɓa fita zanga-zanga a ƙasar nan amma ta lumana. Ya ce ba zai lamunci ɓarnatar da dukiya ko rayukan jama'a ba.
Matsin tattalin arziki
Samu kari