Kasar waje
Shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Isra'ila da Iran sun amince su tsagaita wuya bayan shafe kwanaki sama da 10 suna ɓarin wuta a tsakaninsu.
Shugana Amurka, Donald Trump ya ce harin da Iran ta kai sansanin sojin Amurka da ke Qatar bai yi tasiri ba, ya buƙaci jamhuriyar musulunci ta nemi zaman lafiya.
Qatar ta yi Allah wadai da yunƙurin Iran na kai farmaki sansanin sojojin Amurka da ke ƙasarta, ta ce ta samu nasarar kakkabo makamin da aka harbo.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya, Barista Bulama Bukarti ya bayyana Iran tana da ikon jawo durƙushewar tattalin arzikin Turai ta hanyar toshe zirin Hormus.
Harin Iran ta katae wutar lantarki a sassa daban-daban na Isra'ila, rahoto ya nuna akalla yahudawa 8,000 sun faɗa dubu, ana ci gaɓa da kokarin gyara lamarin.
Iran ta rataye Mohammad-Amin Mahdavi Shayesteh a safiyar Litinin saboda samunsa da laifin yi wa gwamnatin Iran leƙen asiri. Amnesty ta tayar da jijiyar wuya.
Shugaban Sierra Leone, Julius Bio, ya zama sabon shugaban ECOWAS bayan ya karɓi kujerar daga hannun Bola Tinubu a taron da aka yi a birnin Abuja.
Dakarun rundunar sojin Isra'ila sun yi ikirarin kakkaɓo jirage marasa matuƙa da ke ɗauke da bam waɗanda Iran ta yi nufin farmar kasar jiya da daddare.
Shugaban Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa shugaban Iran ya kira shi a waya, kuma sun tattauna kan muhimman batutuwa da suka shafi shirin nukiliya.
Kasar waje
Samu kari