Kasar waje
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce babu wanda ya san ko zai shiga faɗan Isra'ila da Iran kao ba zai shiga ba, ya ce abubuwan sun canza a mako 1.
Yayin da aka doshi kwana na shida ana rigima tsakanin Iran da Isra'ila, Majalisar Dinkin Duniya ta nemi a gaggauta kawo karshen rikicin da tattaunawar diflomasiyya.
Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) ta tabbayat da cewa ta samu sahihan bayanan da ke nuna an lalata cibiyoyin shirin nukiliyar Iran.
Kasashen duniya da suka hada da Saudiyya, Rasha, Najeriya, Pakistan, Turkiyya sun yi Allah wadai da harin da Isral'ila ta fara kaiwa kasar Iran kan mallakar nukiliya
Rahotanni daga Isra'ila sun nuna cewa yahudawa ƴan ƙasar Isra'ila sun fara guduwa daga gidajensu suna zama a tashoshin jiragen kasa saboda hare-haren Iran.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Cif Femi Fani-Kayode ya nuna damuwarsa kan kalaman barazana da Donal Trump ya yi gameda jagoran addinin Iran.
Bayan nazarin abin da ke faruwa a rikicin Iran da Isra'ila, akwai bukatar mu kalli tasirin rikicin kasashen ga tattalin arzikin duniya, musamman farashin mai.
Gidan talabijin na Iran ya sanar da kai hare-hare karo na 10 a jerin farmakin ramuwar gayya da kasar ke kai wa kan Isra'ila bayan ɓarkewar rikici tsakaninsu.
China ta zargi Trump da rura wutar rikicin Iran da Isra'ila, tana mai cewa gargadin nasa zai tsananta lamarin. Ta gargadi 'yan kasarta da su bar Isra'ila yanzu.
Kasar waje
Samu kari