Kasar waje
Kasar Iran ta bayyana cewa ba ta neman kowa da fada amma a shirye take ta aake fuskantar kasar Isra'ila matukar ta sake kawo mata hari, ta kera makamai.
Hukumomin tsaro a Amurka sun cafke wata mata a kasar da ta yi barazana ga Shugaba Donald Trump a kafar sadarwa ta intanet domin daukar fansar rasa rayuka.
Kungiyar Musulmi a kasar Finland ta yi Allah wadai da kalaman ministar Tsaron Jama’a, Sanni Grahn-Laasonen kan kalamanta game da sanya hijabi a makaranta.
Gwamna Bala Mohammed ya nada ɗan ƙasar China, Li Zhensheng matsayin mai ba shi shawa don jawo masu zuba jari, bunƙasa kasuwanci da gina ababen more rayuwa a Bauchi.
An ta da jijiyoyin wuya bayan wata kotun Kanada ta yanke wani hukunci kan manyan jam'iyyu biyu a Najeriya da suka hada da APC mai mulki da jam'iyyar PDP.
Gwamna Dikko Umaru Radda na Katsina ya shirya fita ketare domin yin hutu har na tsawon mako uku saboda kula da lafiyarsa ana tsaka da jita-jitar lafiyar Bola Tinubu.
Bayan faruwar hatsarin jirgin sama a kasar Ghana, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya jajanta wa kasar Ghana da kuma iyalan wadanda suka rasa rayukansu.
Sanatan kasar Colombia da ke da niyyar neman takarar shugaban lasar, Miguel Uribe Turbay ya mutu bayan shafe sama da watanni 2 yana jinyar harbin da aka masa.
A labarin nan, za a ji tsohon Minista Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana cewa babu wanda ya kawo tunanin tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari zai rasu a Landan.
Kasar waje
Samu kari