
Daura







Za a ji Yadda zagin da ‘Dan takaran APC ya yi wa ‘Danuwan Shugaban Najeriya ya yi sanadiyyar ficewar Hon. Fatuhu Muhammed ya sauya-sheka daga APC mai mulki.

Mai Martaba Sarkin Katsina ya nemi wasu alfarma a wajen shugaban Najeriya Muhamamadu Buhari domin ganin mutane sun amfana da gwamnatin da za ta sauka a 2023.

Shugaba Muhammadu Buhari ya ce yan Najeriya za su gode wa Allah idan da sun san wahalar da wasu kasashen Afirka ke sha a yanzu, rahoton Daily Trust. Buhari ya f

A ranar Talata, 12 ga watan Yulin 2022, 'yan ajin su shugaban kasa Muhammadu Buhari sun kai masa ziyara tare da gaisuwar sallaha a gidansa dake Daura, Katsina.

‘Danuwan Buhari ya tabbatar da cewa ya zauna da Jam’iyyar Kwankwaso. Fatuhu Muhammad yake cewa ‘yan jam’iyyar NNPP su na tuntubarsa domin sun san darajarsa.

Mahaifar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta Daura dake jihar Katsina ta fuskanci bayyananne canji tun lokacin da shugaban kasar ya dare mafadun iko tun 2015.

Matasan da ke yankin Daura a Arewacin Katsina sun yi zama da jagororin Jam’iyyar NNPP na jihar, har aka yarda a marawa Rabiu Kwankwaso baya a zabe na 2023.

Kanal Abdulaziz Musa ‘Yaradua ya samu tikitin takarar Sanata a bangaren Katsina ta tsakiya. APC ta canza wadanda za su yi mata takarar Sanata a Kudu da Arewa.

A daren yau ne tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya gana da Mallam Mamman Daura, dan uwan shugaban kasa Muhammadu Buhari kuma shugaban mukarraban Aso Rock.
Daura
Samu kari