Dandalin Kannywood
Fitacciyar jarumar fina-finai Raham Sadau, tayi martani ga matashin da yayi ikirarin cewa zai iya siyar da gonar gadonsa saboda ita don ta saka Kyakyawan hoto.
Labari mai dadi da Legit.ng Hausa ke samo muku shi ne na fitar katin daurin auren Jaruma Rukayya Umar Dawayya da masoyinta Alhaji Isma’ila Na’Abba Afakallahu
Bayan sun zauna sun yi sulhu a tsakaninsu, shahararren jarumi kuma sarkin Kannywood, Ali Nuhu, ya janye karar da ya shigar da jaruma Hannatu Bashir gaban kotu.
Mawakin Kannywood Aminu Alan waka ya sako baki a rikicin Rarara da gwamnatin jihar Kano inda ya ce kare mutuncin Dauda ya fi yakin neman kujerar dan majalisa.
Jam’iyyar APC ta saki sabbin sunaye na mambobin kwamitin yakin neman zaben dan takararta na shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, amma babu sunan Rarara.
Fitaccen jarumin masana’antar fim don Hausa, Ali Nuhu, ya maka jaruma kuma furodusa Hannatu Bashir gaban kotu kan zarginta da ci masa mutunci ta maganganun tes.
Jarumar fim Rahama Sadau ta caccaki masana’antar Kannywood da MOPPAN kan yanda aka dakatar da Safiya Yusuf wacce aka sani da Safara’u bayan bayyanar bidiyonta.
Malamar makarantar Islamiyya a Unguwar Mubi dake kusa da Kofar Nassarawa a jihar Kano ta zargi jarumi Baba Ari, da yi mata duka har ta kai ta da faduwa kasa.
Hankulan wasu ‘yan fim ya koma kan aure kuma ana ta jiran auren Hajiya Rukayya Umar Dawayya da shugaban Hukumar tace fim na Kano, Isma’il Na’abba Afakallahu.
Dandalin Kannywood
Samu kari