Muhammadu Buhari
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce tsofaffin ƴan CPC wanda suka haɗa da Muhammadu Buhari da Malami ba za su bar APC ba gabanin zsɓen 2027.
Tsohon mai ba mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin Muhammadu Buhari.
Tsofaffin shugabanni a mulkin Muhammadu Buhari na fuskantar tuhumar rashawa; EFCC na binciken su bisa zargin wawure dukiyar kasa a mulkin Tinubu.
Babbar kotun tarayya ta yi watsi da karar da wani lauya ya shigar kan Buhari da Emefiele saboda sauya Naira, bisa dalilin rashin halartar sauraron shari'a.
Sanata Olamilekan Adeola ya yabawa Bola Tinubu kan kokari a fannin tallalin arziki bayan Muhammadu Buhari ya aro $400bn don daidaita darajar naira.
Tsohon sufeton 'yan sandan Najeriya, IGP Mohammed Adamu zai fito takarar gwamna a jihar Nasarawa a 2027. IGP Adamu ya yi aiki da Muhammadu Buhari.
Tsofaffin ‘yan majalisar CPC na 2011, sun nada Al-Makura a matsayin jagora a APC, inda suka caccaki Nasir El-Rufa'i da tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami.
Mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar matsalolin tsaro a jihohin Najeriya a baya bayan nan.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Bode George ya nuja damuwa kan yunkurin Atiku Abubakar na sake neman takarar shugaban ƙasa karo na uku a inuwar PDP.
Muhammadu Buhari
Samu kari