Muhammadu Buhari
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rasu bayan fama da rashin lafiya a asibitin London. Ana sa ran za a sanar da lokacin masa jana'iza a nan gaba kadan.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana cewa Muhammadu Buhari ya ki amincewa da kasafin kudin abinci a fadar shugaban kasa.
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Malam Garba Shehu ya ve ba shi da masaniyar an sa wa Muhammadu Buhari wani abu a AC har ya kwanta rashin lafiya.
Malam Garba Shehu ya ce tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba da dama aka gudanar da zaben 2023 cikin adalci da gaskiya wand ya ba Bola Tinubu nasara.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu, ya bayyana cewa ubangidan nasa bai goyi bayan wani dan takara na jam'iyyar APC ba a zaben 2023.
Tsohon mai magana da yawun bakin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya bayyana cewa rashin lafiyarsa bai yi tsanani kamar yadda aka ruwaito.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Garba Shehu ya fayyace labarin berayen fadar shugaban kasa a mulkin Muhammadu Buhari inda ya yi haka domin kawar da hankula.
A labarin nan, za a ji fadar shugaban kasa ta yi zargin wasu yan siyasa da ta ke ganin sun rasa madafa na kokarin yamutsa tsakanin magoya bayan Tinubu da Buhari.
Abokin siyasa wnada ya shafe tsawon lokaci tare da Muhammadu Buhari ya musanta ikirarin Boss Mustapha, ya ce Bola Tinubu ya taimaka wajen nasarar APC a 2015.
Muhammadu Buhari
Samu kari