Muhammadu Buhari
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Ya ce zai fadi jam'iyyar da zai koma.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama a gwamnatin Muhammadu Buhari, Hadi Sirika, ya karyata rahotannin cewa ya fice daga jam’iyyar APC zuwa sabuwar kawancen adawa.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Mallam Garba Shehu ya tabbatar da cewa tsohon Shugaban na samun sauƙi bayan rashin lafiya da ya tafi duba lafiya a Birtaniya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce zuwansa mulki Najeriya na neman durkushewa amma ya ceto kasar da tsare tsaren da ya kawo. Ya ce ya gaji tattali maras inganci.
Yayin da aka ƙaddamar da ADC a matsayin dandalin hadaka a zaben 2027, a baya, tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya raba kafa irin haka a 2019.
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan hadakar 'yan adawa a ADC. Fadar shugaba Tinubu ta caccaki mutanen Buhari da suka hade da Atiku Abubakar da El-Rufa'i.
Yayin da ake taron hadaka a Abuja, tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami ya fice daga jam’iyyar APC tare da shiga ADC, yana cewa Najeriya na cikin mawuyacin hali.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi fama da rashin lafiya da ta kai aka kwantar da shi a dakin kulawa na musamman.
A labarin nan, za a ji cewa mai magana da yawun tsohon shugaban kasa, Garba Shehu ya bayyana yadda Buhari ya gudanar da mulki a cikin gaskiya da rikon amana.
Muhammadu Buhari
Samu kari