Muhammadu Buhari
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Mallam Garba Shehu ya tabbatar da cewa tsohon Shugaban na samun sauƙi bayan rashin lafiya da ya tafi duba lafiya a Birtaniya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce zuwansa mulki Najeriya na neman durkushewa amma ya ceto kasar da tsare tsaren da ya kawo. Ya ce ya gaji tattali maras inganci.
Yayin da aka ƙaddamar da ADC a matsayin dandalin hadaka a zaben 2027, a baya, tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya raba kafa irin haka a 2019.
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan hadakar 'yan adawa a ADC. Fadar shugaba Tinubu ta caccaki mutanen Buhari da suka hade da Atiku Abubakar da El-Rufa'i.
Yayin da ake taron hadaka a Abuja, tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami ya fice daga jam’iyyar APC tare da shiga ADC, yana cewa Najeriya na cikin mawuyacin hali.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi fama da rashin lafiya da ta kai aka kwantar da shi a dakin kulawa na musamman.
A labarin nan, za a ji cewa mai magana da yawun tsohon shugaban kasa, Garba Shehu ya bayyana yadda Buhari ya gudanar da mulki a cikin gaskiya da rikon amana.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana gaskiya kan zargin da ake yi wa mai gidansa da hannu a cire tallafi don kuntatawa yan kasa.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bai samu halartar wasu daga cikin tarurrukan da suka shafi jam'iyyar APC da Shugaba Bola Tinubu. Ya kawo dalilai.
Muhammadu Buhari
Samu kari