Muhammadu Buhari
Gwamnonin Arewa maso Yamma sun ayyana gobe Talata, 15 ga watan Yuli, 2025 a matsayin ranar hutu domin girmamawa da Muhammadu Buhari da ya rasu jiya Lahadi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranar Talata a matsayin ranar hutu don girmama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda ya rasu a Landan.
Najeriya ta yi jimamin rasuwar manyan mutane a 2025, ciki har da Buhari, Dantata, Farfesa Jibril Aminu, da sarakunan gargajiya; Oba Adetona da Olakulehin.
A shekarar 2014 an taba yunkurin hallaka tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Bam din da aka tayar a lokacin ya yi sanadiyyar rasuwar mutane da dama.
Buhari ya bayyana cewa ya mallakidala 150,000 ne kacal a banki tare da wasu gidaje da dabbobi da filaye, wanda ke nuni da cewa yana gudanar da rayuwarsa cikin sauki.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya sha fama da jinya tun yana kan karagar mulki, ya ce bai tana ciwo irin wanda ya yi a shekarar 2017 ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bi jerin yan Najeriya da suka yi ta'aziyyar rasuwar Muhammadu Buhari.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi alhinin rasuwar tsohon shugaban kasan Najeriya Muhammadu Buhari. Ta rufe hedkwatarta don karramawa a gare shi.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da cewa an dage jana'izar shugaba Muhammadu Buhari daga Litinin zuwa Talata kafin dawo da shi Najeriya daga London.
Muhammadu Buhari
Samu kari