Jihar Borno
Sanata Ali Ndume ya bukaci gwamnatin tarayya ta fadada hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka zuwa Arewa maso Gabas saboda barazanar ISWAP da Boko Haram.
Gwamnonin Arewa 19 sun yi Allah wadai da harin kunar bakin wake da aka kai wani masallacin Juma'a a Maiduguri, jihar Borno, sun mika sakon ta'aziyya da jaje.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta kara adadin jami'ai bayan wani harin bam a wani masallaci a Maiduguri. An tura 'yan sanda 1,000 domin ba da tsaro.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantamai ya yi jaje ga wadanda harin bam ya shafa a wani masallaci a Maidugurin Borno.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi karin bayani game da harin bam na kunar bakin wake da ake zargin Boko Haram ta kai wani masallaci a jihar Borno an kashe mutane.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta fitar da bayanai kan harin bam na kunar bakin wake da aka kai wani masallaci da ke Maiduguri. Ta fadi mutanen da suka rasu.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi rabon kayayyaki ga al'ummar Kiristoci don bukukuwan Kirsimeti. Ya bukaci a zauna lafiya da juna.
Jihar Borno
Samu kari