Jihar Benue
Za a ji cewa Babban Sufeton kasar nan, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa sun yi nasarar kashe kasungurmin dan ta'adda a lokacin da su ka kai dauki ga dalibai.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta musanta cewa an biya 'yan bindiga kudaden fansa kafin a sako daliban lafiya da aka yi garkuwa da su a jihar Benue.
Korarrun shugabannin jam'iyyar APC a jihar Benue sun garzaya gaban kotu. Shugabannin sun kai karar Abdullahi Umar Ganduje saboda kin bin umarnin kotu.
Jama'a na nuna damuwa bayan dalibai likitoci 20 da aka sace a Benue sun yi mako daya a hannun masu garkuwa da mutane, an bukaci N50m kudin fansa.
Jam'iyyar APC ta rushe shugabanninta na jihar Benue. APC ta yi hakan ne duk da umarnin kotu da ya hana ta daukar wannan matakin. Jam'iyyar na fama da rikici a jihar.
Yan bindiga sun sace dalibai likitoci su 20 a suka fito daga jami'o'in Maiduguri da filato za su tafi Enugu a jihar Benue. Rundunar yan sanda ta tabbatar da lamarin.
Gwamnatin Benue ta fara aikin gina titi a gaban sakatariyar APC na jihar yayin da wani tsagin jam'iyyar ke shirin gudanar da taro. An ce an toshe kofar shiga ofishin
Gwamnan jihar Benue, Rev. Fr. Hyacinth Alia ya gargadi bangaren APC da ya saba masa kan shirya taron jam'iyya ba tare da izini ba. Gwamna Alia ya ce dole abi doka.
Rahotanni sun nuna cewa an girke tulin ƴan sanda a babbar hedkwatar jam'iyyar APC da ke Makurɗi a jihar Benuwai yayin da bangarori biyu za su yi taro.
Jihar Benue
Samu kari