Jihar Benue
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya roki al'ummar jiharsa su duba mutanen ɗa suka cancanta, waɗanda zasu taimaka masu ba wai jam'iyya ba a zaben 2023 .
Shugaban hukumar bayar da agajin gaggawa da tallafi na jihar ne ya bayyana yawan jariran da aka haifa a sansanin yan gudun hijira da ke babban birnin jihar
wani bincike ya nuna jihohin da za'a iya samun matsaltsalun a lokacin babban zaben shekarar 2023, cikin jihohin da aka lissafa harda jihar Kano, da Legas..
Gwamnan Jihar Benue, Samuel Ortom ya bugi kirjinsa ya ce jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ce za ta lashe dukkan kujeru a babban zaben 2023 a jiharsa.
Mai baiwa gwamnan Benuwai shawara kan harkokin tsaro ya bayyana cewa kwamishinan gidaje da raya karkara, Mista Ekpe Ogbu, ya kubuta daga hannun masu garkuwa.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace kwamishinan gidaje da raya birane na jihar Benue a ranar Lahadi, 4 ga watan Disamba.
Perpetua Oche, yar jihar Benue ta bada labarin gwagwarmayar da ta sha bayan rasuwar mijinta dan asalin jihar Delta har ta kai ga an ce yan uwansa su gaje ta.
Tsohon ciyaman na karamar hukumar Oshongu a jihar Benue, Asawa Joe ya ci na jaki a wajen gangamin kamfen din Gwamna Samuel Ortom saboda ya saka rigar Atiku.
Gwamnoni irinsu Samuel Ortom, David Umahi, AbdulRahman AbdulRazaq, Solomon Lalong, Dapo Abiodun da Nyesom Wike sun maida martani ga kalaman Muhammadu Buhari.
Jihar Benue
Samu kari