Jihar Bauchi
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya bayyana cewa babu laifi idan Seyi Makinde ya yi wa PDP takarar Shugaban Kasa, shi kuma mataimaki.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya bayyana cewa PDP ta fara nazari kan yiwuwar bai wa Jonathan ko Peter tikitin takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Gwamna Bala Mohammed ya ce PDP ba za ta maimaita kuskuren da ta yi a 2023 ba wanda ya jawo mata faduwa zaben. Ya ce jam'iyyar na bukatar Kirista dan Kudu a 2027.
A jihar Bauchi, dan sanda ya harbe soja yayin takaddama kan wata motar da ake zargin tana dauke da ma’adanan da aka hako ba bisa ka'ida ba a garin Futuk.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya jingine burinsa na ganin ya mulki tarayyar Najeriya domin a samu hadin kai a cikin jam'iyyar PDP.
Gwamnatin tarayya ta ce akwai yiwuwar mummunar ambaliyar ruwa a wasu jihohin Arewa tara. Ta bayyana cewa ambaliyar ruwan da ake hasashe za ta shafi yankuna 14.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta fitar da hasashen ruwan sama dai dauke da guguwa a Kano, Gombe Bauchi da wasu jihohin Najeriya na kwana uku.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya samu lambar yabo ta zabin jama'a a wani bikim karramawa da aka shirya a kasar Faransa, ya ce an kara masa kaimi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Bauchi (BASIEC), ga sanya lokacin da za ta gudanar da zaben kananan hukumomi. Ta tsayar da watan Agustan 2026.
Jihar Bauchi
Samu kari