Jihar Bauchi
Gwamna Bala Mohammed ya ayyana Juma’a a matsayin ranar hutu don girmama marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda za a yi jana’izarsa gobe da rana.
Malamin Musulunci, Sheikh Kabiru Gombe ya bayyana jimami kan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, inda ya tura sakon ta’aziyya ga al’ummar Musulmi da iyalansa.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'a Abubakar III, ya yi ta'aziyyar rasuwar sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Kungiyar gwamnonin Arewa ta mika sakon ta'aziyya ga iyalai da almajirai da musulmi baki daya kan rasuwar Shehun Tijjaniyya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Jagoran kungiyar Islamic Movement of Nigeria (IMN), Sheikh Ibrahim Zakzaky, ya yi alhinin rasuwar sanannen malamin addinin Musulunci Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Kafin rasuwarsa, Sheikh Dahiru Bauchi ya bayyana wasu muhimman abubuwa game da rayuwarsa ga manema labarai, waɗanda suka zama abin tunawa da kafa tarihi.
A labarin nan, za a ji cewa Bukola Saraki ya bayyana halin da da ya shiga bayan ya samu labarin rasuwar Sheikh DAhiru Usman Bauchi, ya ce ya bar babban gibi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi alhinin rasuwar sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Ya ce rasuwarsa babban rashi ce.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana matukar takaici a kan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya yi ta'aziyya ga iyalansa.
Jihar Bauchi
Samu kari