Atiku Abubakar
Tsofaffin shugabannin kasa a Najeriya za su samu N27bn a shekarar 2025 da aka ware domin biyansu hakkokinsu tare da mataimakansu lokacin mulkinsu.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi gwamnati da son boye rahoton gaskiya a kan rashin tsaro, inda ya yi fatan wannan ya zama zargi kawai.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya aikada sakon taya murna ga Muhammadu Buhari yayin da ya cika shekara 82 a duniya. Ya yi masa addu'a.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ba shi da alaƙa da wani shafin yanar gizo da ake yaɗawa cewa shi ne zai ba da tallafin N65,000.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya tura sakon jaje ga dansa, Adamu Atiku bayan rashin daya daga cikin hadiminsa mai suna Musty Jada.
Kungiyar kabilar Igbo (Ohanaeze Ndigbo) ta caccaki tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kan kalamansa game da zaben 2027 da ake tunkara.
Jam'iyyar APC ta gargadi 'yan adawa cewa haɗin gwiwar Atiku Abubakar da PEter Obi ba zai yi tasiri a 2027 ba, tana mai cewa Bola Tinubu zai sake yin nasara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauki nauyin karatun talakawa a karamar hukumar Ganye a jihar Adamawa. Ya raba tallafi ga makarantu
Jam'iyyar APC ta wanke kanta daga zargin cewa ta jefa rikici a PDP. APC ta yi wa Atiku zazzafan martani kan cewa tana amfani da Wike wajen hura wuta a PDP.
Atiku Abubakar
Samu kari