Atiku Abubakar
Allah ya karbi rayuwar Farfesa Yusuf Dankofa a jihar Kaduna ya na da shekaru 61 a duniya, kafin rayuwarsa ya na daga cikin lauyoyin Atiku Abubakar a zaben 2019.
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya gaji tattalin arziki mai rauni, wanda dole yana bukatar garambawul domin an shafe shekaru da yawa da matsalar kudi da tulin bashi.
Jam'iyyar PDP ta sake yin magana kan halin da yan Najeriya suke ciki dangane da tsadar rayuwa da kuma yadda shugabannin APC suka wawure N20trn a kasar nan.
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan sukar salon yadda gwamnatin Tinubu ke tafiyar da tattalin arzikin kasar nan da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku, ya yi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya kalubalanci yadda shugaban kasa Bola Tinubu ke rikon sakainar kashi akan tattalin arzikin kasar.
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta nada Hon. Amina Arong Divine a matsayin shugabar matan jam'iyyar bayan mutuwar tsohuwar shugabar matan, Farfesa Stella.
Burin Atiku Abubakar na sake neman takara za ta gamu da cikas. Jagoran PDP, Bode Geoge yana ganin girma ya kama Atiku Abubakar, ya kyale yara su nemi mulkin Najeriya
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya taya Gwamna Fintiri na jihar Adamawa murnar nasarar da ya samu a Kotun Koli.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya nuna jin dadinsa kan yadda fadar shugaban kasa ta ki tanka wa kan kalaman da Peter Obi ke yi.
Atiku Abubakar
Samu kari