Atiku Abubakar
Kungiyar matasa masu goyon bayan tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku sun ce babu wani mahaluki da zai iya dakatar da Atiku a zaben shugaban kasa na 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu bisa dawo da sabon samfurin biyan tallafin man fetur a Najeriya.
Ministan kudin ya amince cewa an shiga matsin lamba saboda haka aka kawo dabaru. Wasu sun ce Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta sato tsarin ne wajen Atiku Abubakar.
Fitaccen limamin cocin nan, Primate Ayodele ya yi hasashen cewa cikin sauƙi APC za ta sake samun nasara idan PDP ta yi kuskuren bai wa Atiku takara a 2027.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya fito ya caccaki salon mulkin gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu.
Tsohon shugaban APC, Lukman Salihu ya bukaci Peter Obi, Atiku Abubakar da Rabi'u Kwakwaso su hada kai wajen kawo karshen mulkin Bola Tinubu a 2027.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi gargadi kan yunkurin da ake yi na durkusar da matatar man Dangote.
Gwamnatin tarayya ta yi martani ga tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar bayan shawartar jami'an tsaro da su dai na harbin masu gudanar da zanga-zanga.
Bola Tinubu ya sha suka kan jawabin da ya gudanar a jiya Lahadi 4 ga watan Agustan 2024 inda suka ce bai yi magana kan bukatun masu zanga-zanga ba.
Atiku Abubakar
Samu kari