Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP. Atiku yana da tarihin sauya sheka a tafiyar siyasarsa.
Yayin da shirin haɗaka ta ke kara karfafa, mun samu rahoton cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bar PDP da ya shafe shekaru cikinta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai sun ziyarci kabarin Buhari a Daura. Peter Obi ya ziyarci iyalan Buhari a gidan shi na Daura.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi gaggawar katse wata tafiya da ya yi bayan ya samu labarin rasuwar Buhari.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa duk da yana goyon bayan hadakar 'yan adawa ta ADC, ba zai taba barin jam'iyyarsa ta PDP ba.
Shugaban riko na jam'iyyar ADC na kasa, Sanata David Mark, ya yi zargin cewa akwai kawo cikas ga jam'iyyar. Ya ce gwamnatin APC na iya yin amfani da kotu.
Bidiyon ganawar Atiku da Buhari a Kaduna ya zama na karshe da aka ga tsohon shugaban kasar a raye kafin rasuwarsa a London ranar Lahadi, 13 ga Yuli, 2025.
Manyan 'yan siyasa, irinsu Atiku Abubakar, Nasir El-Rufai sun bar APC da PDP sun koma ADC don kalubalantar Tinubu a 2027. Ana sa ran babban sauyi a siyasar Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya nuna rashin gamsuwarsa kan matakin da Shugaba Bola Tinubu ya dauka na cire tallafin man fetur.
Atiku Abubakar
Samu kari