Atiku Abubakar
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, an ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar na shirin takara a 2027 tare da Peter Obi a matsayin mataimakinsa.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai iya goyon bayan tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ba saboda ba ya mutunta yarjejeniya.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa ba zai goyo bsyan Atiku Abubakar ba a 2027 kamar yadda ya yi a zaɓen 2023, ya ce sai 2031 ɗan Arewa zai karbi mulki.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya bayyana cewa nasarar Arsenal a gasar Zakarun Turai manuniya ce ga muhimmancin hadakar jam'iyyu da suka dauko.
Na kusa da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Faruk Aliyu, ya bayyana cewa babu dalilin da zai sanya jiga-jigan tsohuwar CPC su fice daga jam'iyyar APC.
Atiku Abubakar ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya sanya dokar ta baci a kan mulkinsa saboda yawan kashe mutane da ake yi a Najeriya yana makale a kasar Faransa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa an samar da kawancen jam'iyyun adawa ne domin kawo karshen mulkin APC a kakar zaben 2027.
Hadakar Atiku ta bayyana cewa gwamnonin PDP suna yiwa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu aiki gabanin zaben 2027 domin dakile masu adawa da mulkin da ake yi yanzu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce jam'iyyar PDP ba sak komai ba game da shirin haɗakar ƴan adawa da Atiku Abubakar ke jagoranta ba bare da amince.
Atiku Abubakar
Samu kari