Atiku Abubakar
Tsohon mawakin gargajiya a Najeriya, Mike Ejeagha, ya rasu bayan fama da rashin lafiya a jihar Enugu. Atiku Abubakar da gwamna Peter Mbah sun yi jaje.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar SDP a zaben 2023, Umar Ardo, ya samo mafita ga 'yan hadaka kan shirin kifar da Tinubu a 2027.
Nyesom Wike ya ce babu wanda ya isa ya kore shi daga PDP. Ya ce zai yi wa Tinubu kamfen a 2027. Ya ce gwamnonin PDP ne neman alfarma wajen Bola Tinubu.
A wannan labarin, za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce kishin talakawa ne babban dalilinsa na fafutukar sauyin gwamnati a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ba ta ji dadin kalaman da yan adawa suka yi na nuna gazawar gwamnatin Bola Tinubu kan magance yunwa ba.
Kungiyar LND ƙarƙashin Ibrahim Shekarau ta bukaci su Atiku su kafa sabuwar jam’iyya kafin su shiga kawancen ‘yan adawa da ke shirin kayar da Tinubu a 2027.
Shugaban cocin FARIM, Prophet Samuel Ojo ya ce Tinubu zai sake lashe zabe a 2027 domin Ubangiji ya riga ya amince da hakan. Ya ce duk wani kawance zai rushe.
Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai sun zargi gwamnatin Tinubu da gazawa kan talauci da tsaro, sun kuma sha alwashin hana shi sake yin nasara a zaben 2027.
Tinubu na fuskantar adawa daga Atiku, Obi, El-Rufai da wasu fitattun ‘yan siyasa da ke hada kai don hana shi zarcewa a 2027, yayin da hadakar adawa ke karfi.
Atiku Abubakar
Samu kari