Atiku Abubakar
Dan gwamnan Bauchi, Injiniya Bala Mohammed ya yi zargin cewa Atiku Abubakar da yi wa mahaifinsa bakin cikin zama gwamnan jihar a zaben 2023 da ya gabata.
Atiku Abubakar da Nasir El-Rufa'i sun shiga yankin Naja Delta domin yada maganar hadakar 'yan adawa a 2027. 'Yan Neja Delta sun fara goyon bayan sabuwar tafiyar.
Wata kungiya mai suna Northern Conscience Movement (NCM) ta nuna shakku kan yadda Nasir Ahmed El-Rufai ya koma yana yin tsrayya da Atiku Abubakar a siyasance.
Dan takarar shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya jagoranci tawagar manyan ‘yan adawa irin su Nasir El-Rufai wajen kai wa tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ziyara.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya ce za su nunawa 'yan adawa cewa sun shirya a zaben 2027. Ya yi raddi wa Atiku da El-Rufa'i kan hadakar 'yan adawa.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya ce shirin haɗakar ƴan adawa abin damuwa ne ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kuma bai kamata ya yi sakaci da su ba.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ziyarar da mutane ke kai wa taohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ba sabon abu ba ne saboda ya zama uban ƙasa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce ziyarar da Atiku da tsofaffin gwamnoni suka kai wa Buhari a Kaduna ba ta da alaƙa da siyasa ko batun 2027.
Yayin da yan adawa suka ziyarci Muhammadu Buhari a Kaduna, jiga-jigan APC a Kachia sun bayyana goyon bayansu ga Tinubu da Gwamna Uba Sani a 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari