Atiku Abubakar
Shugabannin 'yan adawa na ta kokarin kafa hadaka domin kawar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da APC a zaben 2027. Shirye-shirye kan hakan sun yi nisa sosai.
Jam'iyyar LP ta nesanta kanta daga shirin haɗakar jam'iyyun adawa, tana mai cewa ba za ta ba Obi tikiti kai tsaye ba, dole ya fafata da ’yan takara a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Peter Obi sun gana da shugabannin siyasa daga jihohin Arewa 19 a Abuja, yayin da 2027 ke karatowa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ADC, Dr.Ralphs Okey Nwosu, ya ce za a kammala tattaunawar hadakar siyasa cikin makonni 2, don tunkarar 2027.
Tsohon sanata mai wakiltar Osun ta Yamma a majalisar dattawa, Sanata Mudashiru Husain, ya yi fatali da hadakar Atiku Abubakar don kawar da Bola Tinubu.
Taron hadin kan ‘yan siyasa a Abuja ya rikide bayan wakilan Jigawa sun fusata kan wanda za a ce ya wakilce su yayin taron da aka gudanar a Abuja.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya ce zai yi takarar 2027 a jam'iyyar LP. Ya ce gwamnatin tarayya ne ke haddasa rikicin cikin gida a jam'iyyun PDP da LP.
Shugaban matasan jam'iyyar APGA na kasa ya koma mai ba da shawara ga Atiku Abubakar kan zaben 2027. Eze-Onyebuchi Chukwu ya bukaci Atiku ya hakura da takara.
Atiku Abubakar ya gana da Aregbesola a Osun, yayin da magoya bayansu ke rera wakar “Tinubu zai sha kasa a 2027”, inda ake zaton sun tattauna kan kawancen adawa.
Atiku Abubakar
Samu kari