Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi jimamin rasuwar tsohon shugaban ƙaramar hukumar Dala, Engr Mahmoud Sani Madakin Gini a hanyar Abuja.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tabo batun rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP. Gwamnan ya bayyana cewa girman kai ya taka rawa wajen haddasa rikicin.
A labarin nan, za aji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi fargabar cewa dimokuraɗiyyar Najeriya ya fada tsaka mai wuya, akwai bukatar canji.
Shugaba Bola Tinubu ya harzuka 'yan adawa da ya ce yana murnar ganinsu a wargaje. Atiku Abubakar, Peter Obi, jam'iyyun PDP, SDP da ADC sun yi martani.
Mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Paul Ibe ya ce alama ta nuna cewa haɗakar da Atiku ke jagoranta ta fara tsorata gwamnatin Bola Tinubu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ayyukan da Bola Tinubu ke yi sun rusa shirin maganar hadakar 'yan adawa a 2027. Wike ya ce yan kwangila na morewa a yanzu.
Tsohon mai magana da yawun bakin kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar a 2023, Segun Showunmi ya shawarce shi kan shirin da yake yi na kafa hadaka.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen Atiku, Segun Showunmi ya bayyana cewa zai iya barin PDP ya koma APC idan abubuwa suka ci gaba da lalacewa.
Tsohon mai magana da yawun bakin dan takarar PDP a zaben shugaban kasa na 2023, Atiku Abubakar, Segun Showunmi ya yi kalaman nuna yabo ga Shugaba Bola Tinubu.
Atiku Abubakar
Samu kari