Aso Rock
Nasir El-Rufai na jihar Kaduna, ya ce bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kammala wa'adin mulkin sa a 2023, jihar Kaduna sai tattara komatsansa ya koma.
Shugaban ma'aikatan fadar Shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, a ranar Litinin ya jagoranci bikin kaddamar da ginin asibitin alfarma mai gao 14 kacal a fadar
Shugaba Buhari ya amince da a gina sabon asibiti mai gado 14 kacal a fadar shugaban kasa Aso Villa a kudi N21 billion. Sakataren din-din-din na fadar shugaban.
Tijjani Umar, sakataren din -din -din na Fadar Shugaban Kasa, ya gargadi ma’aikata game da cin amana da hakokin da aka daura masu yayin gudanar da aikin su.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karba bakuncin shugaban kasan Jamhuriyar Nijar, Mahamadou Issoufou a fadarsa dake Aso Villa babban birnin tarayya, Abuja.
Daya daga cikin lauyoyin Ibrahim Magu, dakataccen shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), Zainab Abiola ta bayyana cewa akwai kurkuku a Aso Rock.
Farfesa Ibrahim Gambari ya shiga Malamai daga hawansa kujerar Malam Abba Kyari. Malamai sun yi wa sabon shugaban ma’aikatar fadar shugaban kasa Buhari addu’o’i.
Tsohon sakataren majalisar dinkin duniya, Farfesa Ibrahim Gambari ya zama magajin marigayi Abba Kyari. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada tsohon sakataren m
Wata sabuwar mulki mai karfi ta bulla a fadar shugaban kasa wacce ke kokarin ture ikon 'miyagu' wadanda aka fi sani da 'Cabals". Tun bayan kwanciya rashin lafiy
Aso Rock
Samu kari