Aliko Dangote
Majalisar wakilai ta gayyaci kamfanin Dangote, BUA da IBETO domin rage farshin siminti. Ta musu gayyatar ne biyo bayan kin amsa gayyatar farko da suka yi
Al'ummar Musulmi a jihar Ekiti sun yabawa Aliko Dangote kan ba su tallafi a dukkan kananan hukumomi inda suka ce tallafin ya zo a dai-dai lokacin da ake bukata.
Wata dalibar aji uku a jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil, Aisha Yahaya ta rigamu gidan gaskiya. An tsinci gawar wata dalibar a dakinta.
Attajirin Nahiyar Afirka, Aliko Dangote ya koka kan illar da faduwar darajar Naira ya yi ga kamfanoninsu inda ya ce suna kokarin shawo kan matsalar ba da jimawa ba.
Kamfanin Dangote ya bayyana samun riba mai yawa a cikin watanni ukun farkon shekara. A rahoton da kamfanin ya fitar, ya samu naira biliyan N166.4
Tsohon kwamishinan 'yan sanda a jihar Anambra da ya yi ritaya ya sha alwashin fafatawa da Alhaji Aliko Dangote a harkokin kasuwanci bayan ajiye aiki.
Kamfanin mai na MRS Oil Plc ya sanar da rage farashin man dizal a dukkanin gidajen mai mallakinsa a fadin Najeriya biyo bayan rage farashi da matatar Dangote ta yi.
Shugaban sashen sadarwa na rukunin Dangote, Anthony Chiejina, ya sanar da cewa matatar ta rage farashin man dizal da na jiragen sama zuwa N940 da N980 kowacce lita.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai kafa kamfanin siminti a jihar Gombe. Ya kuma yi bayanin dalilai da ya zabi jihar da yadda kamfanin zai kawo saukin farashi
Aliko Dangote
Samu kari