Adam A Zango
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Jarumin Kannywood, Adam A Zango ya auri mata bakwai daga 2006 zuwa 2025, kuma rabuwa da Maryam Chalawa ne ya jefa shi a damuwa. Legit ta jero tarihin auren Zango.
Bayan an daura auren Adam A. Zango da jaruma Maimuna Musa, Uwa Aishatu ta ba shi shawarwari kan rike aurensa da kyau tare da nuna kulawa da soyayya ga amaryar GenZ.
Fitaccen jarumin nan a Kannywood, Adam A. Zango ya oara yin aure watanni bayan rabuwa da matarsa, ya auri jaruma Maimuna watau Salamatu a shirin Garwashi.
Tsohon minista a gwamnatin Buhari, Abubakar Malami ya yi wa Adam A Zango addu'a bayan hadarin mota da ya yi a hanyar Kano-Kaduna. Ya masa fatan alheri.
Rahotanni da muke samu dazu-dazun nan sun tabbatar da cewa wasu daga cikin jaruman Kannywood ciki har da Adam A Zango sun yi hatsari a kan hanyar Kaduna zuwa Kano.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya shirya hadaka da jaruman Kannywood kan wayar da kan 'yan kasa. Ya zauna da Rahama Sadau, Hadiza Gabon da sauransu.
Dan wasan fim a Kannywood, Adam A Zango ya yi raddi ga malamin Izalar Jos Sheikh Salihu Al-Burhan kan maganar da ya yi a kan ridda addinin Musulunci.
Adam Zango ya zargi daraktan Kannywood da cin kudin marayu har N550,000. Daraktan ya ce su hadu kotu yayin da Zee Zango ta goyi bayan ikirarin Zango kan kudin.
Adam A Zango
Samu kari