Abun Bakin Ciki
Yayin da kotu ta gindaya sharuda kan ƴar Tiktok, Murja Ibrahim Kunya, lauyoyinta sun nuna damuwa kan saɓa umarnin kotu da ta yi tare da sake komawa kafafen sadarwa.
Wasu gungun 'yan bindiga haye a kan babura sun kaddamar da mummunan hari kan mutanen kauyen Zurak da ke jihar Plateau a jiya Litinin, an kashe mutane 40.
Yayin da ake jimamin mutuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi, Amurka ta nuna damuwa kan yadda marigayin ya bar duniya da alhakin mutane da dama.
A jiya Lahadi, shugaban ƙasa, Ebrahim Raisi da wasu manyan jami'an gwamnatin ƙasar Iran suka gamu da hatsarin jirgin sama wanda ya yi sanadiyyar mutuwarsu.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya yi jimamin kisan sojoji 2 wanda ƴan bindiga suka yi a wani mummunan hari a a Aba, ya yi alƙawaɗin goyon bayan gwamnati.
A yayin da ake zaman makokin mutuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi, an ruwaito cewa girgizar kasa mai karfin 3.7m ta afku a yammacin kasar Iran a yau Litinin.
A yayin da aka tabbatar da mutuwar Ebrahim Raisi, shugaban kasar Iran da mukarrabansa a wani hatsarin jirgin sama, mun tattara abubuwan da ya kamata ku sani.
A yayin da duniya ke jimamin mutuwar shugaban Iran, Ebrahim Raisi, a hannu daya kuma, an kwantar da sarkin Saudiya, Salman bin Abdulaziz a asibiti saboda cutar huhu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf ya lashi takobin kwato hakkin mutanen da suka mutu da wadanda suka jikkata a harin bam da aka kai masallacin Gezwa da ke jihar.
Abun Bakin Ciki
Samu kari