Abun Bakin Ciki
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ta ba ɗa umarnin a rufe makarantun sakandire da firamare saboda fargabar rasa rayuka a ambaliyar ruwa.
Rahotanni sun bayyana cewa wata tankar mai ta fashe bayan da ta yi karo da wata tirela a jihar Neja. Gwamnati ta ce sama da mutane 30 da shanu 50 suka mutu.
A cewar NEMA, ya zuwa 1 ga Satumba, ambaliyar ruwa ta yi sanadiyar mutuwar sama da mutane 180; mutane 2,034 sun samu raunuka yayin da gidaje da gonaki suka lalace.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya nuna alhini bayan rasuwar Hajiya Dada a jihar Katsina wacce ita ce mahaifiyar tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'Adua.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da kimanin mutane 15 a wani sabon hari da suka kai garin Mani da ke karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna.
Gwamnatin tarayya ta ce ambaliyar ruwa za ta iya yiwa wasu jihohi 21 illa a nan gaba kadan. Gwamnatin ta bayyana sunayen jihohi 7 da ambaliyar za ta fi yiwa barna.
Rahoto daga jihar Yobe na nuni da cewa 'yan ta'addan Boko Haram sun kai wani sabon farmaki a garin Buni Yadi, hedikwatar karamar hukumar Gujba da ke jihar.x
Wata mata mai 'ya'ya 3 ta koka kan yadda wani likita ya manta da barbashin almakashi a cikinta yayin da ya yi mata tiyatar cire jariri a wani asibitin Legas.
Wasu yan daba sun kai farmaki ofishin kamfen Gwamna Lucky Aiyedatiwa yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo a watan Nuwambar 2024.
Abun Bakin Ciki
Samu kari