Abun Bakin Ciki
Kakakin Majalisar Dokokin jihar Oyo, Rt. Hon. Adebo Ogundoyin ya yi alhinin rasuwar babban limamin Oruwa, Sheikh AbdulKareem Olore, ya roki Allah Ya gafarta masa.
Matashi Kelvin Ubakpororo ya amsa laifin kashe budurwarsa a Sapele saboda rikicin da suka yi. Ya bayyana cewa ba ya cikin hayyacinsa lokacin da ya aikata kisan.
Mawaƙin siyasa, Dauda Abdullahi Kahutu Rarara ya fuskanci suka daga masoyan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari saboda rashin yi masa ta’aziyya.
Tanka dauke da lita 33,000 na man fetur ta fashe a Celica, Ibadan, kusa da gidan man NNPCL bayan ta yi karo da mota sakamakon shanyewar birki, gobara ta tashi.
Ana zargin Dr. Olabode Ibikunle ya rasu a otal yayin lalata da ɗaliba a Kogi, bayan ya sha maganin ƙara kuzari, kuma yanzu ’yan sanda na ci gaba da bincike.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rasu a asibitin London a ranar Lahadi bayan ya kwanta rashin lafiya duk da cewa an shirya sallamarsa ranar.
Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya jajanta wa Najeriya kan rasuwar Muhammadu Buhari, yana yabawa da rawar da ya taka a cigaban kasa.
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi jimamin rasuwar jigon PDP, Kabiru Bappah Jauro inda ya mika ta'aziyyarsa ga iyalan mamacin.
Yarima Al-Waleed bin Khaled na kasar Saudiyya ya rasu bayan shekaru 20 cikin dogon suma da ya faru bayan hatsarin mota a London da ke ƙasar Birtaniya.
Abun Bakin Ciki
Samu kari