Abun Al Ajabi
An gano wani jirgin sama da ya yi hatsari a Alabama ba tare da matuƙi ko fasinjoji ba, lamarin da ya zama abin mamaki da ya sa hukumomi suka fara bincike sosai.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da cewa wani mutumi ya hau katon allon sanarwa a daidai gadar Lado, ya ce ba zai sauko ba sai wasu mutane sun je wurin.
Rahotanni daga unguwar Gwammaja da ke birnin Kano sun nuna cewa almajirai 2 yan asalin Katsina sun mutu sakamakon shan wani sindari a shayi, wasu na asibiti.
Ana fama da kacaniyar rayuwa, gwamnatin Anambra ta umarci mazauna gidaje da suka lalace su fente su kafin 1 ga Yulin 2025 ko a ɗauki mataki a kansu.
Rahotanni daga Zaria a jihar Kaduna sun tabbatar da cewa wata matar aure mai suna Khadija ta halaka diyarta da duka kan N100 da ta samu lokacin babbar sallah.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu fargaba a Igbeti da ke karamar hukumar Olorunsogo a jihar Oyo, bayan wani ƙaramin girgizar ƙasa da ya auku a ƙarshen mako.
Yayin da ake yawan auren matan Kenya, shugaban ƙasar, William Ruto, ya koka kan yadda 'ya'yansu mata da dama na auren maza 'yan Najeriya babu shiri.
Wani matashi mai suna, Sabi'u Usman Saurayi, ya bayyana yadda ya tsira daga hannun masu safarar koda. Ya bayyana cewa da kyar ya tsallake rijiya da baya a hannunsu.
Gwamnatin Tarayya ta ce ƙarancin shan madara a Najeriya abin damuwa ne, tana shigo da fiye da $1.5bn na madara duk shekara don cike gibin buƙata.
Abun Al Ajabi
Samu kari