Abuja
Mai fashin baki a harkokin siyasa da al'amuran yau da kullum, Reno Omokri ya zayyano wasu dalilai tara da ke tabbatar da cewa mukin Tinubu ya fi na Buhari.
Rahotanni sun yi ta yawo cewa Shugaba Tinubu zai yi garambawul a mukaman ministoci bayan zargin samun badakalar makudan kudade a ma'aikatar jin kai da walwala.
Masu garkuwa da mutane sun tafka sabuwar ta'asa da rashin imani a birnin tarayya Abuja. Miyagun mutanen dai sun halaka mutum hudu da suka yi garkuwa da su.
Majalisar jihar Rivers ta sake gayyatar kwamishinoni 9 da suka yi murabus a kwanakin baya don sake tantance su da kuma mayar da su mukamansu a jihar.
Legit ta samo daga farfesa Pantami cewa, ya samu wani dan uwansa kuma abokinsa zai ba da kudin fansan da aka nema na 'yan uwan Nabeeha da aka sace a Abuja.
Sherifdeen Al-Kadriyar, kawun Nabeeha yarinyar da yan bindiga suka kashe bayan sun yi garkuwa da ita da yan uwanta ya bayyana yadda suka gano gawarta a wani wuri.
Gwamnatin jihar Borno ta sanar da cewar za a yi jana'izar kakakin gwamnan jihar, Malam Isa Gusau, a yau Lahadi, 14 ga watan Janairu, a babban birnin tarayya Abuja,
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kashe wata Nabeeha Al-Kadriyar, daya daga cikin mata shida 'yan gida daya da suka yi garkuwa da su a birnin tarayya Abuja
Bayan dakatar da shirin NSIPA da sauran abubuwan da ke karkashin shirin, Tinubu ya kafa kwamitin bincike don gano bakin zaren a yau Asabar 13 ga watan Janairu.
Abuja
Samu kari