Abuja
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ireti Kingibe ta sanar da ficewarta daga jam'iyyar LP zuwa ADC ta 'yan hadaka.
Fitattun 'yan Najeriya sun taru a Babban Masallacin Abuja domin shaida daurin auren Musa Yar’Adua da Maryam Ayuba bayan sallar Juma’a 11 ga watan Yuli.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Garba Shehu ya fayyace labarin berayen fadar shugaban kasa a mulkin Muhammadu Buhari inda ya yi haka domin kawar da hankula.
Fadar shugaban kasa ta karyata rahotannin da ke cewa Mataimakin Shugaba Shettima ya soki Tinubu kan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara a Rivers.
Tsohuwar ministan kudi, Kemi Adeosun ta gina gida mai darajar Naira miliyan 70 a Abuja domin tallafa wa matasa, marasa galihu da waɗanda suka fito daga gidan marayu.
Babbar kotun tarayya ta kori karar da Abba Hikima ya shigar da wasu marasa galihu suka shigar suna neman Naira miliyan 500 daga Wike bisa cin zarafinsu a Abuja.
NiMet ta hasashen ruwan sama mai karfi, tsawa da iska a jihohin Najeriya, ta kuma gargadi jama’a da su yi hattara da kaucewa wuraren da ambaliya za ta iya afkuwa.
Rundunar 'yan sandan Abuja ta yi gargadi kan wani sakon da ke yawo yana cewa 'yan acaba za su kai wa jami'an tsaro hari a Abuja. 'Yan sanda sun ce za a dauki mataki.
Sanata Kashim Shettima ya yabawa Mohammed Adoke da Aminu Tambuwal waɗanda suka tsaya kai da fata wajen hana tsige shi daga kujerar gwamnan Bormo.
Abuja
Samu kari