Abuja
Hukumar Yaki da Cin Hanci, EFCC ta ba da belin tsohuwar Ministar jin kai da walwala, Sadiya Umar Farouk a daren jiya Litinin 8 ga watan Janairu a Abuja.
Kwanaki kadan bayan rasa matakin farko a Nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Dangote ya koma matsayinsa na wanda ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka gaba daya yanzu.
Bayan sama da watanni 10, yan bindiga sun dawo da ayyukansu a kan babban titin Kaduna zuwa Abuja, sun yi garkuwa da mutane 30 a ranar Lahadi, 7 ga watan Janairu.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sanye da kayan Fulani sun kai hari Sagwari da ke Abuja, sun sace mutum 10. Sun kai harin karfe 7:30 na yammacin ranar Lahadi,
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnonin jihohin Benue da Ebonyi a yau Litinin 8 ga watan Janairu a babban birnin Tarayya, Abuja.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sake yin nasarar karbar wani Sanata kuma tsohon Minista zuwa APC a yau Asabar a jihar Nasarawa.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame ya bayyana manyan darussan da ya koya yayin zamanshi a gidan gyaran halin Kuje da ke birnin Abuja, ya roki jama'ar jihar.
Ana zargin Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta umarci Akanta Janar ta tura mata naira miliyan 585 cikin wani asusun banki na musamman.
Wata kungiya mai neman ganin cigaban arewa mai suna ANA ta yunkuro da nufin lalubo hanyoyin ganin yadda za a saukakawa maniyyata farashin zuwa Makka.
Abuja
Samu kari