Abuja
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya bayyana matakin da ya dauka na koyar da sana'a domin yaki da ta'addanci da samar da zaman lafiya a jihar Katsina.
Rundunar ‘yan sanda ta tabbatar da cafke wani fitaccen dan crypto, Linus Williams, wanda aka fi sani da BLord kan zargin damfara da daukar nauyin ta'addanci.
Matan jam'iyyar PDP sun yi zazzafan zanga zanga a birnin tarayya Abuja suna bukatar a dakatar da shugabar mata ta kasa saboda nuna wariya a shugabancin jam'iyya.
Kungiyar Arewa Youth Federation ta barranta kanta ta zanga-zangar da ake shirin ya a Najeriya inda ta ce ana ƙoƙarin mayar da Najeriya baya wurin ci gaba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da shirin ba da rance ga dalibai masu karatu a makarantun gaba da sakandire a Najeriya a ranar Laraba.
Rahotanni sun bayyana cewa masu garkuwa da mutane sun sace wasu mazauna yankin Yangoji a birnin tarayya Abuja, bayan sun harbi wani jigon jam’iyyar APC.
Hukumar kididdiga ta kasa, ta bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki ya karu da kashi 34.19% a watan Yunin 2024. Wannan na zuwa ne ana tsaka da rashin abinci.
Yan Najeriya na tsaka da bayyana rashin gamsuwa da yadda Bola Tinubu ke mulkar kasar, sai ga shi an fara shirye-shiryen ya sake tsayawa takara a 2027.
Attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa ba shi da gida a birnin Landan ko a kasar Amurka. Ya ce haya yake yi a Abuja.
Abuja
Samu kari