Abuja
FCT Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari yanzu haka ya shiga ganawa da gwamnonin jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a fadar shugaban kasa dake Abuja.
Abuja - Kungiyar da'awa ta addinin Musulunci, Jama'atu Izalatul Bid'a Wa iqaamatus Sunna JIBWIS za ta bude sabon Masallacin da ta gina a birnin tarayya Abuja.
Kungiyar da'awa ta addinin Musulunci, Jama'atu Izalatul Bid'a Wa iqaamatus Sunna JIBWIS za ta bude sabon Masallacin da ta gina a birnin tarayya Abuja ranar Juma
A wata sanarwa da hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya fitar ta shafukansa na Facebook da Twitter, ya yada hotunan ayyukan da shugaban zai duba tare da kaddam
Hadimin Buhari a fannin yada labarai, Bashir Ahmad ya yada hotunan lokacin da shugaban ke sauka daga jirgi jim kadan bayan isowarsa babban birnin tarayya..
Dakarun yan sanda sun yi ram da wani kasurrgumin ɗan bindiga da ya jima yana aijata ta'addanci kan matafiya a babbar hanyar Kaduna Zuwa birnin tarayya Abuja.
Wata kotu mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta bayyana cewa, bai kamata wani mamban jam'iyya ya kai karar jam'iyya gaban wata kotu ba. Ya bayyana dalili.
Bello, wanda ya wakilci kujerar Buni ta CECPC a lokacin jinyar, ya ce kwamitin ya ziyarci Buni ne domin yi masa bayani kan al’amuran da suka shafi jam’iyyar APC
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamnai, Isa Ali Pantami, wanda ya karbi bakuncin tawaga daga TIkTok a Abuja ya bayyana hakan a jiya Laraba 16 ga watan Mari
Abuja
Samu kari