Abba Gida-gida
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya raba Naira miliyan 807.6 ga matasa 5,384 a Kano, domin su ja jari ko su fadada sana'o'insu. Ya ce burinsa shi ne su dogara da kansu.
A labarin nan, za a ji fatan da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana fatansa a kan Najeriya bayan ta cika shekaru 65 da samun 'yancin kai daga Turawan mulkin mallaka.
Sanata Barau Jibrin ya karbi tarin 'yan NNPP da Kwankwasiyya zuwa APC. Sun fito daga Mutanen kananan hukumomin Bagwai da Shanono sun yasar da jar hula.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fitar da abubuwan da ta kama a watan Satumban 2025. An kama mutane da dama da bindigogi, miyagun kwayoyi da sauransu.
Malaman kungiyar Ahlussunnah a bangaren Izala a Kano sun bukaci gwamnatin jihar Kano ta yi karin haske kan shari'ar da aka yi da batun sakin Abduljabbar Kabara.
Wani rahoto ya yi bincike kan tashar tsandaurin Dala da ke jihar Kano. Ana zargin Ganduje da yin amfani da 'ya'yansa wajen sauya mallakar tashar daga hannun jihar.
Tsohon shugaban APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya caccaki Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Gwamna Abba Kabir Yusuf game da mulki.
Kwamitin Malamai masu da'awar sunnah sun nemi a saka doka domin hana mutane gama gari zargin jama'a da batanci a jihar Kano. Sheikh Gadon Kaya ne ya yi bayanin
A labarin nan, za a ji yadda wani rahoto ya bayyana cewa gwamnatin Kano ta fassarar wasu kalaman hukumar NECO ba daidai a kan sakamakon NECO ba daidai ba.
Abba Gida-gida
Samu kari