Bola Tinubu
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin marigayi shugaban kasa Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya ce za a iya raba Shugaba Bola Tinubu da mulkin Najeriya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya bayyana cewa Muhammadu Buhari da Shugaba Bola Tinubu sun je Amurka kan kisan Kiristoci a Najeriya.
Malaman addinin Musulunci da Kirista sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya taron addu'a na kasa da azumi domin magance matsalr tsaro.
Kungiyar The Citizen Project ta jinjinawa matakan da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Malam Nuhu Ribadu suka dauka bayan barazanar harin Amurka.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFCC ta bayyana neman tsohon gwamna Timipre Sylva saboda zargin karkatar da kuɗin gina wata matatar mai.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya sake sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin tsaro. Ya ce bai damu da ita ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau murnar cika shekara 70 a duniya, ya tuna gudummuwar da ya bayar.
Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa a majalisar dattawa, Sanata Ned Nwoko, ya bayyana cewa Mai girma Bola Tinubu yana goyon bayan kirkiro sabuwar jihar Anioma.
Sanatan Delta ta Arewa, Ned Nwoko ya yi ikirarin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana goyon bayan kudirin da ya gabatar na kafa jihar Anioma a Kudu maso Gabas.
Bola Tinubu
Samu kari