Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu, ya bai wa 'yan Najeriya haƙuri kan halin matsi da suka samu kawunansu a ciki, biyo bayan cire tallafin man fetur da gwamnatinsa ta yi.
Kungiyar ECOWAS ta tabbatar da cewa a yanzu sojojinta sun shirya shiga kasar Nijar umarni kawai su ke jira bayan sojin kasar sun yi fatali da tayin da ake musu
A watan Yulin 2021, aka daina saidawa ‘yan canji Daloli da sauran kudin ketare a Najeriya, yanzu CBN ya fito da sababbin tsare-tsare domin hana Dala tashi.
Wata kungiya mai suna Diaspora Action for Democracy in Africa (DADA), ta gargaɗi kotun zaɓen shugaban ƙasa kan yin hukuncin da zai tayar da rikici a ƙasar nan.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya samu shiga cikin ministocin Shugaba Bola Tinubu. Akwai wasu muhimman abubuwa guda 5 da ya kamata ku sani gameda.
Babban faston cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ga bayyana cewa akwai ƴan hana ruwa gudu a Villa masu zama barazana ga Tinubu.
Abdullahi Ganduje, shugaban jam'iyyar APC kuma tsohon gwamnan jihar Kano, ya bayyana irin shirin da yake yi wajen ganin ya janyo 'yan jam'iyyun adawa zuwa APC.
Kungiyar Kwadago ta NLC ta gargadi Shugaba Bola Tinubu kan shirin sa na damkawa gwamnoni Naira biliyan biyar ga ko wace jiha, sun ce mutanen ba abin yarda ba ne
An gano ashe Naira biliyan 5 na rage radadin cire tallafin mai da fg za ta raba wa jihohi bashi ne. Kudin Tallafin da Za a ba Jihohin bashi ne Ba Kyautar ba.
Bola Tinubu
Samu kari