Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi sunayen mutanen da hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta tantance don a nada su jakadu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai tafi kasashen Afrika ta Kudu taron G20 na 2025. Daga nan Tinubu zai wuce Angola. Ya tura Kashim Shettima jihar Kebbi.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima da ya ziyarci Kebbi domin jajantawa da kuma tabbatar da ceto ɗaliban da aka yi garkuwa da su.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan matsalar rashin tsaro. Ya gayawa Shugaba Bola Tinubu hanyar shawo kan matsalar.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya bukaci dakarun sojoji da su ci gaba da jajircewa wajen aikin da suke yi na samar da tsaro a kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Kebbi. Gwamnatin ta bayyana cewa za ta ceto dukkanin daliban da aka sace.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai kan harin da 'yan bindiga suka kai a Kebbi. Ya ba gwamnatin Tinubu shawara.
Majalisar Amurka za ta fara bincike kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya da Donald Trump ya yi. An gayyaci wasu malaman addinin Kirista Amurka kan zargin.
A labarin nan, za a ji shugaban katolika na duniya, Fafaroma Leo XIV ya goyi bayan kalaman Shugaban Amurka, Donald Trump a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari