Bola Tinubu
Mai taimakawa shugaban kasa game da harkokin tsaro ya ce Najeriya na samun tallafi daga Amurka, Faransa, Birtaniya da wasu kasashe a yaki da ta'addanci.
A labarin nan, za a ji cewa ana hasashen Janar Christopher Musa mai ritaya zai maye gurbin Mohammed Badaru Abubakar bayan ya samu ganawa da Shugaba Bola Tinubu.
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya yi murabus daga mukaminsa bisa dalilan lafiya, kuma Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da hakan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin tsohon babbban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya) ya fadar shugaban kasa, Abuja.
Shigaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba da shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe a fadar gwamnati da ke Abuja.
Gwamnatin Amurka ta dauki matakai da dama a kan Najeriya daga farkon shekarar 2025 zuwa karshen shekarar. Gwamnatin Trump ta amince da sayarwa Najeriya makami.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta fimaida hankali wajen samar da tsaro da walwalar 'yan Najeriya, ya fadi matakan da ya dauka.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa nan gaba kadan za a bayyana sunayen masu daukar nauyin ta'addanci a Najeriya. Daniel Bwala ne ya fadi haka a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa daraktan hukumar bincike da cigaban aararin samaniya ta Kasa (NASRDA), Dr. Mathew Adepoju, ya ce 'yan ta'adda sun canza dabara.
Bola Tinubu
Samu kari