Bola Tinubu
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya gana da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa kan rikicin siyasar da ta barke bayan juyin mulki a Guinea-Bissau.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sunayen mutane 32 da ya nada a matsayin jakada zuwa ga Majalisar Dattawan Najeriya domin tantancewa da tabbatar da su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana farin cikinsa bayan Najeriya ta samu nasarar komawa Majalisar kula da harkokin teku ta duniya, IMO bayan shekaru 14.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya gana da Bola Tinubu a Abuja domin tattauna matsalolin tsaro da cigaba, tare da godewa gwamnati kan ceto daliban GGCS Maga.
Umarnin shugaban kasa na janye jami’an ’yan sanda daga manyan mutane ya jawo matsala inda yan siyasa suka fara neman jami'an NSCDC da kamfanonin masu zaman kansu.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya nuna takaicinsa kan yadda matsalar rashin tsaro ke kara tabarbarewa. Ya bukaci gwamnati ta daina tattaunawa da yan bindiga.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya janye wa Sanatoci da 'yan majalisar kasa 'yan sanda. Ya ce hakan zai inganta tsaro.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, ya ce ba wani adawa a jihar, yana tabbatar da cewa mutanen Edo gaba ɗaya suna goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji yadda Shugabannin Najeriya a matakai suka bayyana matuƙar alhini a kan rasuwar Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi da ya rasu a ranar Alhamis.
Bola Tinubu
Samu kari