Bola Tinubu
Tsohon Ministan Tsaro Mohammed Badaru ya karyata rahoton bogi da ya ce ya yi murabus ne saboda zargin hare-haren Amurka da gwamnatin Tinubu kan ‘yan daji.
Akwai wasu manyan kalubale 5 da Janar Christoper Musa zai fuskanta yayin da Shugaba Bola Tinubu ya naɗa shi a matsayin sabon ministan tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ce duk da an samu lokacin da aka tattauna da 'yan ta'adda a baya, amma yanzu ba daga kafa ga ta'addanci.
Majalisar dattawan Najeriya ta shirya tantance Janar Christopher Musa a matsayin Ministan tsaro. Tantancewar na zuwa ne bayan nadin da Tinubu ya yi masa.
A labarin nan, za a ji cewa Dele Momodu ya bayyana takaici a kan yadda 'yan jam'iyyar ADC suka gaza hada kai ballantana a canza Bola Tinubu a z2027.
Majalisar Dokokin Amurka ta ci gaba da bincike kan zargin cin zarafin Kiristoci, inda yawancin ‘yan majalisa suka dage cewa ana kai hare-hare kan Kirista.
Sanata Francis Fadahunsi ya bukaci Shugaba Tinubu ya nada tsohon hafsan soja matsayin NSA, yana cewa hakan ne kawai zai tabbatar da ingantaccen tsarin tsaro.
Tsohon mataimakin sakataren yada labarai na APC na kasa, Timi Frank, ya yi zargin cewa akwai wani shiri kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da manyan hafsoshin tsaro a Aso Rock Villa, tare da bada sabbin umarni bayan nada Gen. Musa a matsayin Ministan Tsaro.
Bola Tinubu
Samu kari