Bola Tinubu
Wata kungiyar Yarbawa a Najeriya ta yi magana kan jawabin Bola Tinubu a karshen makon da ya gabata inda ta ce shugaban ya warware matsalolin masu zanga-zanga.
Tsagin jam'iyyar APC a jihar Zamfara ta yi fatali da rade-radin cewa dan Majalisar Tarayya, Hon. Aminu Jaji zai bar APC inda ta ce labarin kanzon kurega ne.
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara, ya fito ya yiwa gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, wankin babban bargo kan sukar da ya yiwa Bola Tinubu.
Ana fama da tsadar rayuwa, kakakin matasan PDP na kasa, Dare Akinniyi, ya bukaci Tinubu da ya sake duba manufofinsa na tattalin arziki da hada kai da ‘yan adawa.
Kungiyar SERAP ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da ya sa a binciki gwamnonin Najeriya kan bashin da suka karbo daga hannun bankin duniya.
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin samar da gidaje karkashin 'Renewed Hope'. Mun kawo matakan mallakar gida a wannan tsarin.
Hukumar NYSC ta gargadi masu shafukan yanar gizo daga rubuta labaran karya kan lamuran hukumar bayan da ta karyata cewa za a fara biyan 'yan bautar kasa N70,000.
Matasan jihar Filato sun yi zuga sun gana da gwamnan jihar, Caleb Mutfwang a ranar da aka kammala zanga-zangar yunwa. Matasan sun ba shi sako ya kaiwa Tinubu.
An nemi Bola Tinubu ya soke mukamin da ya ba da a Arewa Maso Gabas. Abdul Hameed Yahaya Abba shi ne mai taimakawa shugaban kasa wajen tattaunawa da al’umma.
Bola Tinubu
Samu kari