Bola Tinubu
A karon farko tun bayan hawansa mulki watanni 14 baya, Shugaba Bola Tinubu ya kira taron majalisar magabata na kasa inda ake sa ran zai gaba da tsofaffin shugabanni.
Gwamnatin jihar Katsina ta yabawa Shugaba Bola Tinubu kan nadin 'yan jihar Katsina mukamai daban-daban wanda ake ganin na daga cikin salon sakawa Muhammadu Buhari.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake nadin shugaban hukumar kula da iyakoki ta kasa (NBC). Adamu Adaji ya koma mukamin a wa'adi na biyu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sha suka daga wajen manyan yan siyasa da suka hada da Peter Obi, Lukman Salihu da yan kwadago kan zanga zanga.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya fito ya caccaki salon mulkin gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu.
Sanata Buba Shehu na jam'iyyar APC ya yi kakkausan martani ga gwamnan jiharsa, Bala Mohammed, inda ya zarge shi da jawo yunwa da fatara. ga mutanen Bauchi.
Rundunar 'yan sandan Kano ta hakikance kan cewar babu mutumin da harbin bindiga ya yi sanadiyyar rasuwarsa yayin zanga zanga duk kuwa da an samu rahotannin haka.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Esther Walson-Jack a matsayin sabuwar shugabar ma’aikatan gwamnatin tarayya, yayin da Yemi-Esan ta kammala nata aikin.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar APC na Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya ce ƴan majalisun tarayya da na jihohi sun zama ƴan amshi shata a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari