Bola Tinubu
Bello Habib Galadanci wanda aka fi sani da Dan Bello ya fito ya caccaki manufofin da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta kawo a kasar nan.
Dele Alake, ministan ma’adanai, ya dage cewa an yi zanga-zangar nuna adawa da wahalhalun da ake yi a wasu garuruwa da nufin hambarar da gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta shawarci masu son a canza gwamnati a kasar nan da su jira har sai lokacin zaben 2027. Dele Alake ne ya ba da wannan shawarar.
Tsofaffin shugabannin Najeriya, Muhammadu Buhari, Goodluck Jonathan da sauransu sun yiwa Shugaba Bola Tinubu alkalanci bayan ya shafe wata 14 yana mulki.
Matasan APC sun ga rashin dacewar zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin Bola Tinubu na kwanaki 10, inda ta shirya tattakin goyon bayan shugaban kasa.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa yanzu wuta ta kara samuwa a sassan kasar nan biyo bayan shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan harkokin dalibai, Asefon Sunday, ya bukaci matasan Najeriya da su kara hakuri da wannan gwamnati mai ci.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki ya fito ya ba shugaban kasa Bola Tinubu shawara kan hanyar gyara Najeriya. Ya bukaci ya kori 'yan Legas na kusa da shi.
Shugaba Bola Tinubu ya sanya hannu kan dokar albashi da alawus na ma’aikatan shari’a. A watan Yuni ne majalisar dattawa ta amince da karin kashi 300 ga alkalai.
Bola Tinubu
Samu kari