Bola Tinubu
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bayyana makomar shugabannin da ke barin talakawansu cikin yunwa domin akwai sakayya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ma ci gaba da ikirarin cewa matakan da ta ɗauka za su ceto daga hahlin kuncin da ake ciki.
Wata kotu a kasar Faransa ta ba da umarnin kwace jiragen saman shugaban kasar Najeriya uku bayan shigar da korafi da kamfanin Zhongshan na China ya yi.
Kungiyar malaman jami'a, ASUU ta sanar da cewa za ta kara kudin wuta zuwa N80,000 ga daliban jami'a saboda karin kudin wuta da aka musu bayan cire tallafin lantarki.
Bayan daukar alkawarin daukar matakan saukaka farashin abinci a kasa, gwamnatin tarayya ta fitar da sharudan shigo da kayan abinci ba tare da haraji ba.
Hukumar kula da albashi da alawus na Tarayya (NSIWC) ta lissafa yadda kananan ma'aikata za su samu albashi bayan Gwamnatin Tarayya ta amince da biyan karin albashi.
Kungiyar CSNOESA ta shirya gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja domin nuna adawa da karancin man fetur da ake fama da shi a fadin kasar nan.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya bayyana irin wahalar da Bola Tinubu zai sha a hannun yan Arewa a 2027 inda ya ce shugaban zai sha mamaki.
Dattijon kasa, Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana cewa ba kundin tsarin mulkin Najeriya ce ke da matsala ba, kar a bar jaki ana dukan taiki, ya ce a sauya tunani.
Bola Tinubu
Samu kari