Bola Tinubu
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta taimaki akalla mutane miliyan 20 a kasar nan ta tsare-tsaren da ta fitar don saukaka wahalar rayuwa ta hanyar tura masu kudi.
A wanna rahoton, fadar shugaban kasa ta mika ta'aziyyar shugaba Bola Tinubu bisa mutuwar matar gwamnan Akwa Ibom, Umo Eno, tare da jinjina halayenta na kwarai.
Tsohon shugaban Majalisar Tarayya, Hon. Yakubu Dogara ya kare Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan cire tallafin man fetur inda ya ce ba laifinsa ba ne.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara biyan ma'aikata mafi karancin albashi na N70,000 a watan Satumba. Bola Tinubu ya fara biyan sabon albashi ne ga ma'aikatan tarayya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci zababben gwamnan jihar Edo, Monday Okpebolo ya toshe kunnuwansa daga ƴan hayaniya, ya yiwa al'umma aiki.
Masu shirya zanga-zangar ranar 1 Oktoba, 2024 na matsa kaimi wajen tattaro kawunan matasan kasar nan domin nuna adawa da yadda ake tafiyar da gwamnati.
Rahotanni sun bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya shirya korar shugaban ma’aikata, Femi Gbajabiamila tare da maye gurbinsa da tsohon minista, Babatunde Fashola.
Wata kungiyar matasa a jam'iyyar APC ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da karamin ministan tsaro, Bello Matawalle daga mukaminsa.
Olukemi Iyantan ta zama kwamishiniya a hukumar NPC. Majalisar dattawa ta ce Iyatan ta cancanci nadin ne saboda kasancewarta a matsayinta na aikin gwamnati.
Bola Tinubu
Samu kari