Bola Tinubu
Za a ji Gwamna Babagana Zulum ya gana da Tinubu a Abuja kan tsaro, ya ce ba zai bari Boko Haram da ISWAP su mamaye kowace ƙaramar hukuma a Borno ba.
Gwamnatin Tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta fara biyan ma'aikata bashin N35,000 da ta masu alƙawari a watannin baya.
Shugaban kasa, Bola Ahmes Tinubu ya karɓi bakuncin shugaban hukumar FIRS na ƙasa, Zacch Adedeji, awanni bayan FCTA ta rufe ofishinsa da ƙwado yau Litinin.
Tsohon ministan wasanni a zamanin mulkin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung, ya yi wa gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wankin babban bargo.
A labarin nan, za ku ji cewa yunkurin Bola Tinubu na takarar 2027 ya samu gagarumar goyon baya daga gwamnoni, ‘yan majalisa da kungiyoyin siyasa a fadin Najeriya.
Wata kungiyar Musulmai a Arewa ta bukaci shugaba Bola Tinubu ya dauki Kirista a zaben 2027 mai zuwa a matsayin mataimaki, ya ajiye Sanata Kashim Shettima.
Tsohon sanata mai wakiltar Osun ta Yamma a majalisar dattawa, Sanata Mudashiru Husain, ya yi fatali da hadakar Atiku Abubakar don kawar da Bola Tinubu.
An fara zarge-zarge kan makomar siyasarsa da Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benue ya ƙauracewa taron da APC ta shirya don mara wa Bola Tinubu baya a 2027.
Sarkin Musulmi a Najeriya, Sultan Sa'ad Muhammad Abubakar ya yaba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan yadda yake karfafa zaman lafiya tsakanin addinai.
Bola Tinubu
Samu kari