Bola Tinubu
Duk da cewa Shuga Tinubu ya bada umarni, har yanzu FCTA ba ta bude hedikwatar PDP ba. Damagum ya zargi gwamnati da yunkurin hana ci gaban dimokuraɗiyya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi murnar cika shekara 60 a duniya, ya tuna gudummawar da ya bai wa Najeriya.
Sanata Orji Uzo Kalu ya shiga majalisar dattawa sanye da riga mai taken “Tinubu a matsayin shugaban kasa, 2027”, ya jaddada cewa APC ba ta tsoron hadakarsu Atiku.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da APC kan yunkurin maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ta ce suna tsoron faduwa a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ziyarci Nasir El-Rufa'i a gidansa da ke Abuja. Ana ganin sun tattauna ne kan lamuran siyasar Najeriya a 2027.
Gwamnonin jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya sun zargi gwamnatin tarayya da yin amfani da wasu dabaru don ganin an kawu rabuwar kai a cikin jam'iyyun adawa.
Shugabannin 'yan adawa na ta kokarin kafa hadaka domin kawar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da APC a zaben 2027. Shirye-shirye kan hakan sun yi nisa sosai.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a majalisar dattawa, Sanata Orji Kalu, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu na samun goyon baya kan 2027 ne saboda ayyukansa.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya ce matuƙar PDP ta rushe to Najeriya za ta shiga babbar matsala domin za a samu shugaban kasa ɗan kama karya.
Bola Tinubu
Samu kari