Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya yi kalaman zargi kan gwamnatin tarayya karkashin jagorancin mai girma Bola Tinubu. Ya ce ana son ganin bayan 'yan adawa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iiar adawa ta ADC ta bayyana cewa duk da an ruwaito samun bunkasar alkaluman tattalin arzikin GDP, Najeriya na cikin talauci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba 'yan Najeriya tabbacin cewa gwamnatinsa na daukar batun yaki da ta'addanci da 'yan bindiga da matukar muhimmancin gaske.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mai neman takara a jam'iyyar APC, Adamu Garba, ya ba shugaban ƙasa, Bola Tinubu shawara yayin da ƴan adawa suka dunƙule a ADC.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar karbo bashin $21bn daga kasashen waje da Shugaba Tinubu ya nema. Wasu Sanatoci sun nemi a fayyace amfanin bashin ga al’umma.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya cika baki kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ya nuna cewa babu wata hadaka da za ta hana hakan.
Ziyayar da madugun Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya kai fadar shugaban kasa ta fara tayar da kura kan siyasar Najeriya da nasarar Tinubu a zaben 2027.
Yayin da ake ta shirye-shiryen zaben 2027, Gwamna Ademola Adeleke da shugabannin PDP na jihar Osun sun goyi bayan Bola Tinubu a zaben da ke tafe.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya zargin gwamna Alia na APC da cewa har yanzu bai aiwatar da umarnin Bola Tinubu kan kashe mutane a Benue ba.
Bola Tinubu
Samu kari