Aminu Waziri Tambuwal
Da Gwamnan jihar Sokoto watau Ahmad Aliyu ya shigo ofis a jiya, bai samu kowa ba sai ma’aikata 3, nan-take ya ce a rufe kofar shigowa, aka bar jami'ai a waje.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto, ya kafa wani kwamiti da zai binciki wasu daga cikin ayyukan da gwamnatin baya ta Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ta gudanar.
A makon nan za a san wadanda za su zama shugabannin masu rinjaye, marasa rinjaye, da masu tsawatarwa. Neman mukaman nan ya raba kan Sanatoci a Majalisar Dattawa
Wata kungiya da ake kira 'Concerned PDP League' (CPDPL), ta ce ba za ta bai wa Aminu Tambuwal goyon bayanta ba wajen zama shugaban marasa rinjaye na Majalisar.
Rayuwar Lauyoyi da shaidun jam’iyyar PDP a zaben Gwamnan Sokoto su na fuskantar barazana. Sa’idu Umar na shari’ar da Ahmad Aliyu, Jam’iyyar APC a kan zaben 2023
Makonni bayan ya karbi mulki, sabon Gwamnan Taraba ya shirya yin bincike a jihar. Wannan kwamitin binciken ya na karkashin jagorancin Mista Polycarp Iranius ne
Kwana 3 da zamansa Gwamna, Simi Fubara ya fitar da Kwamishinoni da zai fara aiki da su. Fubara ya zabi wasu Kwamishinoni, kuma har ya rantsar da su a yau dinnan
Gwamnan jihar Sokoto, Dr Ahmed Aliyu, ya soke naɗin masu riƙe da sarautun gargajiya 14 da tsohon gwamnan Tambuwal ya yi a jihar. Ya kuma kori sakatarori 23.
Sabon gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya sha alwashin ƙwato kadarorin jihar da gwamnatin Aminu Waziri Tambuwal, ta yi gwanjon su. Ya ce ba sani ba sabo.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari