Aminu Waziri Tambuwal
Majalisar wakilai ta Najeriya ta samu shugabanni daban-daban tun shekarar 1999 zuwa yanzu da Honarabul Femi Gbajabiamila ke jagorantarta kafin zaban Hon Abbas.
Zababben gwamnan jihar Sokoto ya ce ya kafa kwamitin zai binciki yawaita kashe kudi da cin bashin da gwamnatinsa ke yi a tsawon shekarun da ya yi mulki a jihar.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya rantsar da sakatarorin din-din-din 23 da manyan daraktoci 15 a ranar 2 ga Mayu, yan kwanaki kafin mika mulki.
Gwamna Bello Matawalle ya tafi kotu, ya ce zai koma kan mulki bayan ya kai karar PDP. Wani Hadimin Gwamnan Zamfara ya nuna su na masu sa ran APC tayi galaba
Wani matashi ne ya dankara ‘Dan majalisa da kasa bayan nasarorinsa a 2007, 2011, 2015 da 2019, hakan ya nuna Allah SWT ne yake bada mulki ga wanda ya so ga kowa
A zaben yau ne za a su wanene za su zama Sanatocin jihar Sokoto da na Zamfara ta tsakiya. Mun tattaro zabukan Gwamnoni, ‘Yan majalisa da Sanatoci da ake jira.
Gwmana Aminu Waziri Tambuwal na Sakkwato ya naɗa sabbin shugabannin riko a kananan hukumomi 23 da ke faɗin jihar gabanin a shirya zaben Ciyamomi da Kansiloli.
Gwamnonin 17 za su bar karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu. Kowanensu da wasunsu za su rika karbar fanshon miliyoyi, wasu har da gidaje, motoci da ma’aikata.
A yau Gwamnonin jihohi za su yi taro a kan takunkumin da Hukumar NFIU ta kakaba masu a Najeriya sannan za a tattauna kan yadda gwamnati za ya rika karbar haraji
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari