Yan ta'adda
Bayan harin yan bindiga a Bauchi, Gwamna Bala Mohammed ya tabbatar da mutuwar ‘yan bindiga fiye da 60 a harin da ya faru a kauyen Mansur na karamar hukumar Alkaleri.
'Yan sanda sun kama Fatima Salisu a Nasarawa da harsasai 481, ana zargin tana safarar su ga ’yan ta’adda a Katsina. Yanzu haka dai ana ci gaba da bincikarta.
Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara ya ce 'yan bindiga sun ba karnukansu jariran da aka haifa sun cinye su a cikin daji. Ya ce wata mata ne ta haife su a daji.
Gwamnatin tarayya za ta hada kai da jihohi domin daukan matasa aiki saboda tsaron dazukan Najeriya. Za a ba mataan horo da kayan fada domn yakar yan ta'adda.
Yayin da ake fama da ta'addanci a Katsina, mazauna karamar hukumar Baure sun nemi a dakatar da mai sarautar yankinsu, Iliya Mantau, bisa zargin hannu da sace mutane.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama masu laifi daban daban. An kama gundun wasu 'yan kungiyar asiri da suke hada bindigogi da satar kayan wutar lantarki a jihar.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma, sun samu nasarar lalata sansanonin 'yan ta'adda a jihohin Sokoto da Zamfara bayan sun farmake su.
'Yan sanda sun karyata cewa jirginsu ya kai wa 'yan bindiga kaya a Kogi. Sun ce aikin tsaro ne suka gudanar tare da 'yan banga da wasu jami'an tsaro a jihar.
Ƙungiyar ta bukaci Tinubu ya kori Badaru daga ministan tsaro saboda kara tabarbarewar tsaro a kasar nan. Ta soki naɗinsa, tana mai cewa kwata kwata bai cancanta ba.
Yan ta'adda
Samu kari